Kungiyar Kwallon Kafa ta Mata ta Morocco

Kungiyar Kwallon Kafa ta Mata ta Morocco
Bayanai
Iri women's national association football team (en) Fassara
Ƙasa Moroko
Laƙabi لبؤات الأطلس
Mulki
Mamallaki Moroccan Football Federation (en) Fassara
frmf.ma

Kungiyar kwallon ƙafa ta mata ta ƙasar Maroko, ita ce kungiyar da take wakiltar kasar Maroko a wasan ƙwallon ƙafa na mata na ƙasa da ƙasa kuma hukumar kula da wasan ƙwallon ƙafa ta Royal Moroccan ce ke kula da ita. Tawagar ta buga wasanta na farko na kasa da kasa a shekarar 1998, a matsayin wani bangare na gasar cin kofin kwallon kafa na mata na Afirka na uku.


© MMXXIII Rich X Search. We shall prevail. All rights reserved. Rich X Search